Tehran (IQNA) Jami'ar Münster da ke kasar Jamus ta shirya wani sabon kwas mai taken "Islam in Social Services" inda dalibai za su tattauna kan yadda ake aiwatar da koyarwar addinin muslunci da kur'ani a fagen ayyukan zamantakewa.
Lambar Labari: 3487020 Ranar Watsawa : 2022/03/07
Tehran (IQNA) Ma'aikatar kula da harkokin addini da albarkatu ta kasar Aljeriya tana karbar lambar yabo ta haddar kur'ani mai tsarki ta kasa da kasa karo na 17 a wata mai zuwa.
Lambar Labari: 3486820 Ranar Watsawa : 2022/01/14
Tehran (IQNA) Majalisar musulmin Amurka ta yi Allah wadai da harin da wasu mutane da ba a san ko su wanene ba suka kai a wata cibiyar addinin musulunci a garin Tucson na jihar Arizona a farkon makon nan.
Lambar Labari: 3486747 Ranar Watsawa : 2021/12/29